Tehran (IQNA) firai ministan kasar Sudan Abdullah Hamduk ya tsallake rijiya da baya a yau bayan kai masa wani harin bam a birnin Khartum.
Lambar Labari: 3484602 Ranar Watsawa : 2020/03/09
Bangaren kasa da kasa, Abdullah Hamduk ya yi kira da a kawo karshen yada kiyayya da kuma tsatstsauran ra’ayi a kasar.
Lambar Labari: 3484131 Ranar Watsawa : 2019/10/08